7. Mutum dubu za su fāɗi daura da kai,Dubu goma kuma za su fāɗi dama da kai,Amma kai, ba za a cuce ka ba.
8. Da idonka za ka duba, Ka ga yadda ake hukunta wa mugaye.
9. Domin ka ɗauka Ubangiji yake kiyaye ka,Maɗaukaki ne yake tsaronka,
10. To, ba bala'in da zai same ka,Ba za a yi wa gidanka aikin ƙarfi da yaji ba.