8. Mun ji labarin waɗannan al'amura,Yanzu kuwa mun gan suA birnin Allahnmu, Mai Runduna,Zai kiyaye birnin lafiya har abada.
9. A cikin Haikalinka, ya Allah,Muna tunanin madawwamiyar ƙaunarka.
10. A ko'ina jama'a suna yabonka,Sunanka ya game duniya duka.Kana mulki da adalci.