3. Don kuwa a lokacin da wawayen nan suka ɗauki fitilunsu, ashe, ba su riƙo mai ba.
4. Masu hikimar nan kuwa sun riƙo kwalaben mai da fitilunsu.
5. Da yake angon ya yi jinkiri, duk sai suka yi gyangyaɗi, har barci ya share su.
6. Can tsakar dare sai aka ji kira, ana cewa, ‘Ga ango nan! Ku fito ku tarye shi!’