L. Kid 16:22 Littafi Mai Tsarki (HAU)

Sai Musa da Haruna suka fāɗi rubda ciki, suka ce, “Ya Allah, Allahn ruhohin 'yan adam duka, za ka yi fushi da dukan taron jama'a saboda zunubin mutum ɗaya?”

L. Kid 16

L. Kid 16:15-27