26. “Bari mu tafi ɗakin shari'a, ku kawo ƙararrakinku.Ku gabatar da matsalarku don a tabbatar kuna da gaskiya!
27. Kakanninku na farko sun yi zunubi,Manyanku sun yi mini laifi.
28. Zan musunci masu mulkin tsattsarkan masujadai,Saboda haka zan jawo wa Isra'ila hallaka,Zan bari a la'anta mutanena su sha zagi!”