Irm 15:1-2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Sai Ubangiji ya ce mini, “Ko da a ce Musa da Sama'ila za su tsaya a gabana, duk da haka zuciyata ba za ta komo wurin mutanen nan ba. Ka kore su daga gabana su yi tafiyarsu!

2. Sa'ad da suka tambaye ka, ‘Ina za mu tafi?’ Sai ka faɗa musu cewa, Ubangiji ya ce,‘Waɗanda suke na annoba, su tafi gaannoba!Waɗanda suke na takobi, su tafi gatakobi!Waɗanda suke na yunwa, su tafi gayunwa!Waɗanda suke na bauta, su tafi gabauta!’

Irm 15