26. Sa'ad da 'ya'yanku suka tambaye ku, ‘Ina ma'anar wannan farilla?’
27. Za ku ce, ‘Hadaya ce ta Idin Ƙetarewa ga Ubangiji, domin ya tsallake gidajen Isra'ilawa a Masar, lokacin da ya kashe Masarawa, amma bai taɓa gidajenmu ba.”’ Sai jama'ar suka durƙusa suka yi sujada.
28. Isra'ilawa suka tafi suka yi yadda Ubangiji ya umarci Musa da Haruna.