1. Yakubu ya kirawo 'ya'yansa maza, ya ce, “Ku tattaru wuri ɗaya don in faɗa muku abin da zai same ku a cikin kwanaki masu zuwa.
2. “Ku taru ku ji, ya ku 'ya'yanYakubu, maza,Ku kuma kasa kunne ga Isra'ilamahaifinku.
3. “Ra'ubainu, kai ɗan farinane, ƙarfina,Ɗan balagata, isasshe kuma, mafiƙarfi duka cikin 'ya'yana.