Ez 32:1-2 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. A kan rana ta fari, ga watan goma sha biyu, a shekara ta goma sha biyu, sai Ubangiji ya yi magana da ni, ya ce,

2. “Ɗan mutum, ka yi makoki a kan Fir'auna, Sarkin Masar, ka ce,‘Ka aza kanka kamar zaki a cikin al'ummai,Amma kai kada ne a cikin ruwa.Ka ɓullo cikin kogunanka,Ka gurɓata ruwa da ƙafafunka,Ka ƙazantar da kogunansu.’

Ez 32