8. Wanda yake cuɗanya da ƙungiyar masu aikata laifi,Kana yawo tare da mugaye?
9. Gama ka ce, ‘Bai amfana wa mutum kome baYa yi murna da Allah.’
10. “Saboda haka ku kasa kunne gare ni, ku da kuke haziƙai,Sam, Allah ba mai aikata mugunta ba ne,A wurin Mai Iko Dukka ba kuskure,
11. Gama bisa ga aikin mutum yake sāka masa,Yana sa aniyarsa ta bi shi.