7. Baƙin cikina ya kusa makantar da ni,Hannuwana da ƙafafuna sun rame,sun zama kamar kyauro.
8. Duk waɗanda suka zaci su adalai ne sun razana.Dukansu sun kāshe ni, cewa ni ba mai tsoron Allah ba ne.
9. Har su ma da suke cewa su mutanen kirki neSuna ƙara tabbatarwa ba su yi kuskure ba.