Ayu 16:16-18 Littafi Mai Tsarki (HAU)

16. Na yi ta kuka har fuskata ta zama ja wur,Idanuna kuma suka yi luhuluhu.

17. Amma ban yi wani aikin kama-karya ba,Addu'ata ga Allah kuwa ta gaskiya ce.

18. “Duniya, kada ki ɓoye laifofin da aka yi mini!Kada ki yi shiru da roƙon da nake yi na neman adalci!

Ayu 16