16. Na yi ta kuka har fuskata ta zama ja wur,Idanuna kuma suka yi luhuluhu.
17. Amma ban yi wani aikin kama-karya ba,Addu'ata ga Allah kuwa ta gaskiya ce.
18. “Duniya, kada ki ɓoye laifofin da aka yi mini!Kada ki yi shiru da roƙon da nake yi na neman adalci!