Ayu 15:12-16 Littafi Mai Tsarki (HAU)

12. Amma ka ta da hankalinka,Kana ta zazzare mana ido da fushi.

13. Fushi kake yi da Allah, kana ƙinsa.

14. Akwai mutumin da yake tsarkakakke sarai?Akwai mutumin da yake cikakke a wurin Allah?

15. Me ya sa Allah bai sakar wa mala'ikunsa kome ba?Har su ma ba tsarkaka suke a gare shi ba.

16. Mutum yakan sha mugunta kamar yadda yake shan ruwa,Hakika mutum ya lalace, ya zama mai rainako.

Ayu 15