Amos 5:1-3 Littafi Mai Tsarki (HAU)

1. Ku kasa kunne, ku jama'arIsra'ila, ga waƙar makoki da zan yia kanku.

2. Isra'ila ta fāɗi,Ba kuwa za ta ƙara tashi ba.Tana fa kwance a ƙasa,Ba wanda zai tashe ta.

3. Ubangiji ya ce,“Wani birnin Isra'ila ya aika da sojadubu,Ɗari ne kaɗai suka komo,Wani birni kuma ya aika da soja ɗarine,Amma goma kaɗai suka komo.”

Amos 5