11. “Na hallakar da waɗansunkuKamar yadda na hallakar da Sadumada Gwamrata.Kamar sanda kuke, wanda aka fizgedaga wuta.Duk da haka ba ku komo wurinaba.
12. Saboda haka, jama'ar Isra'ila,Ga abin da zan yi muku,Zan kuwa yi shi duk,Sai ku yi shirin zuwa gabanUbangiji.”