1 Sar 8:46 Littafi Mai Tsarki (HAU)

“Idan jama'arka sun yi maka zunubi, gama ba mutumin da ba ya yin zunubi, har ka yi fushi da su, ka kuwa bashe su a hannun abokan gāba, har suka kwashe su zuwa bauta a wata ƙasa mai nisa,

1 Sar 8

1 Sar 8:38-49