1 Sar 8:33 Littafi Mai Tsarki (HAU)

“Lokacin da abokan gāba suka ci mutanenka Isra'ila da yaƙi, saboda sun yi maka zunubi, idan sun komo wurinka, suka yabe ka, suka yi addu'a, suka roƙe ka a wannan Haikali,

1 Sar 8

1 Sar 8:25-41